Barkanku da shigowa shafin HRtv Network. Masu taken
Home of Expression. Domin labaru na gaskiya da Nishadantarwa, gami da Al'amuran da suka shafi yau da kullum.
Get link
Facebook
X
Pinterest
Email
Other Apps
HRTV DOMIN AL'UMMA
08036342932
Kukasan ce tare da HRtv network domin samun sababbin shirye shirye masu fadakarwa da ilimantarwa gami da nishadi
Somin tabi kushiga nan domin kuganema idonku https://youtu.be/2AoOkmms_To
BBC News , Hausa Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki Sassa Labaran Duniya Wasanni Nishadi Cikakkun Rahotanni Bidiyo Shirye-shirye na Musamman Shirye-shiryen rediyo Nigeria @60: 'Mulkin soja, masu halin tsiya da na kirki' Mintuna 29 da suka wuce Daga Mahmud Jega, mai sharhi kan al'amura a Najeriya ASALIN HOTON, GETTY IMAGES Bayanan hoto, Janar Yakubu Gowon ya mulki Najeriya daga shekarar 1966 zuwa 1975 ฦณan Najeriyar da ke ฦasa da shekaru 30, waษanda kuma su ne suka fi yawa yanzu a cikin al'umma -- ba su san mene ne mulkin soja ba. A yanzu Najeriya na cikin shekararta ta 21 na ษorarren mulkin dimokraษiyya ba tare da sauyi ba, wanda shi ne mafi tsayi da aka taษa gani tun bayan samun ฦดancin kan ฦasar. Jamhuriyya ta farko, wacce Sir Abubakar Tafawa Balewa ya yi mulki a matsayin Fira Minista sannan Dr. Nnamdi Azikiwe ya kasance shugaban ฦasar, ba ta yi nisan kwana ba, shekara biyar kawai ta ษauka, daga watan Oktoban 1960 zuwa Oktoban 1966. Ko da kuwa mun fara lissafi ne daga...
BBC News , Hausa Tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki Sassa Labaran Duniya Wasanni Nishadi Cikakkun Rahotanni Bidiyo Shirye-shirye na Musamman Shirye-shiryen rediyo Babagana Umara Zulum: 'Da jaki mayaฦan IS suka kai wa Gwamnan Borno hari' Mintuna 7 da suka wuce ASALIN HOTON, GETTY IMAGES Gwamnatin jihar Borno da ke Najeriya ta ce mayaฦan da ke da alaฦa da ฦungiyar IS reshen Afrika Ta Yamma wato ISWAp, sun yi amfani da jaki wajen kai wa gwamnan jihar Babagana Umara Zulum hari. A ranar Lahadi Gwamna Zulum ya tsira da ga harin da mayakan na IS suka yi ikirarin kai masa, ko da yake ca a samu asarar rai ba. Harin dai ya faru ne kusan sa'a 48 bayan da masu ta da ฦayar baya suka afka wa tawagar gwamnan a yankin Baga inda kimanin mutum 30 suka mutu a harin - har da sojoji da ฦดan sanda. Kwamishinan Shari'a na jihar Borno, Barista Kaka Shehu Lawan, wanda yake cikin tawagar gwamnan da ta tsallake rijiya da baya a hare-hare biyu, ya shaida wa BBC cewa harin farko ya faru ne bayan ...
SHARI'AR SHEIKH ALZAKZAKY: Kotun Tarayya da ke Kaduna a zamanta na yau Alhamis domin ci gaba da sauraren Karar da gwamnatin Jahar ta shigar akan wasu tuhumce-tuhumce da ta ke yi wa Jagoran 'yan uwa Musulmi Shaikh Ibraheem Alzakzaky da mai dakinsa Malama Zeenatu,Kotun ta ba da umurnin a rika barin Likitocin Shehin Malamin su rika duba lafiyar sa a cikin gidan Yari a duk lokacin da suka bukaci haka. Shehin Malamin dai na ci gaba da tsarewa ne tun Watan Disambar 2015,biyo bayan kashe daruruwan Almajiransa, 'yayansa da wasu 'yan uwansa na jini a yayin da shi kansa da Matarsa ba su tsira daga halbin harsasan da Sojoji suka yi masu wanda har yau suke cikin rashin lafiya sakamakon illar da harsasan su kai masu a jiki. Za dai a ci gaba da sauraren karar ne a ranar 24 da 25 na watan da muke ciki,bayan rashin halartar Malamin da Matarsa a zaman Kotun na yau sakamakon rashin lafiyar da ke su fama da ita, kamar yadda Lauyan Malamin Femi Falana ya bayyana. Menene ra'ayinku...
Comments
Post a Comment