Ƴan daban PDP na barazana ga zaɓen jihar Edo- APC

 Jam'iyyar APC reshen jihar Edo ta yi ikirarin cewa 'yan daba da ke yi wa jam'iyyar PDP aiki suna zuwa rumfunan zabe da ake tunanin APC za ta samu rinjaye sun fatattakar masu zabe da ma'aikatan INEC.


A sanarwar da Kakakin yakin neman zaben gwamnan Edo na APC John Maiyaki ya fitar, ya lissafa wasu rumfunan zabe da ya yi ikirarin 'yan daban sun tafi sun tarwatsa masu zabe.


Comments

Popular posts from this blog

𝐍𝐈𝐆𝐄𝐑𝐈𝐀 @60:𝐌𝐔𝐋𝐊𝐈𝐍 𝐒𝐎𝐉𝐀 𝐌𝐀𝐒𝐔 𝐇𝐀𝐋𝐈𝐍 𝐓𝐒𝐈𝐘𝐀 𝐃𝐀 𝐍𝐀 𝐊𝐈𝐑𝐊𝐈

𝑫𝒂 𝒋𝒂𝒌𝒊 𝒂𝒌𝒂 𝒌𝒂𝒊𝒘𝒂 𝑮𝒘𝒂𝒎𝒏𝒂𝒏 𝑩𝒂𝒓𝒏𝒐 𝑯𝒂𝒓𝒊.

Kotu Ta Ba Da Umurnin A Rika Barin Likitocin Alzakzaky Suna Ganawa Da A Duk Sadda Ya Bukaci Hakan.